Addini
Hadisi Akan Koyarwa: Mafificin Musulmi Shine Wanda Ya Koyi Alkur’ani Ya Koyar
![](https://i0.wp.com/arewatimes.com.ng/wp-content/uploads/2023/02/image_editor_output_image-494321409-1675461342307.jpg?resize=640%2C384&ssl=1)
Ali ibn Abi Talib ya ruwaito cewa: Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallama ya ce: “Mafi alherin ku sune wadanda suka koyi Alqur’ani kuma suka karantar da shi.
Source: Sunan al-Tirmizi 2909
Daraja: Sahih ( ingantacce) kamar yadda Albani ya ruwaito
عَنْ عَلِيِّ بْنِ أَبِي طَالِبٍ قَالَ رَسُولُ الله صَلَّى اللَّهُ عَلَيْهِ وَسَلَّمَ خَيْرُكُمْ مَرُكُمْ مَعَلْهِ وَسَلَّمَ خَيْرُكُمْ مَلْهُ