Wasanni
Yan Ƙwallo 2 Da Suka Taɓa Lashe Kyautar Gwarzon Ɗan Kwallon Afrika
![](https://i0.wp.com/arewatimes.com.ng/wp-content/uploads/2022/03/fb_img_1648175522282269261045.jpg?resize=540%2C470&ssl=1)
Masu tsaron gida biyu ne kawai suka lashe kyautar gwarzon dan kwallon Afrika.
Thomas N’Kono na Kamaru ya lashe kambun a 1979 da 1982, yayin da Ezzaki Badou na Morocco ya lashe gasar a 1986.
Wane ne na gaba, masu karatu?