Tarihi

Sunayen Wasu Ministocin Arewacin Najeriya A Shekarar 1961

Ga jerin sunayen wasu ministoci daga Arewacin Najeriya a shekarar 1961:

  1. Ilimi: Alh Isa Kaita (Madawakin Katsina)
  2. Karamar Hukuma: Alh Muhammadu Bashar (Wamban Daura).
  3. Lafiya: Alh. Ahman Pategi (Galadiman Pategi)
  4. Kudi: Alh Aliyu (Makaman Bidda)
  5. Attorney General: Mr H. H. Marshall
  6. Noma: Alh Mustafa Muhammad
  7. Aiki: Mr G. U. Ohikere
  8. Kasa da safiyo: Alh Ibrahim Musa Gashash
  9. Ba tare da fayil ba: Sarkin Katsina, Sir Usman Nagogo
  10. Ba tare da fayil: Sultan of Sokoto, Sir Abubakar
  11. Ciniki da Masana’antu: Alh Shehu Usman (Galadiman Maska)
  12. Social Welfare and Cooperatives: Mr Michael Audu Buba (Wazirin Shendam)
  13. Ba tare da fayil ba: Sarkin Ilorin, Malam Sulu Gambari
  14. Ba tare da fayil ba: Attah na Igala, Malam Ali Obaje
  15. Ba tare da fayil ba: Sarkin Kano, Sir Muhammadu Sunusi
  16. Lafiyar dabbobi da dazuka: Alh Muazu Lamido (Magatakardan Sokoto).
  17. Al’amuran Cikin Gida: Alh Muhammadu Kabir (Ciroman Katagum)
  18. Bayani: Alh Ibrahim Biu
  19. Jiha: Mr Daniel Ogbadu
  20. Jiha: Mr Abutu Obekpa
  21. Jiha: Alh Sule Gaya

Daga karshe kuma firimiyan Arewacin Najeriya shine Sardaunan Sokoto.