Kimiyya
Matashin Ɗalibin Jami’ar Najeriya Ya Kera Ƙaramin Jirgin Sama
![](https://i0.wp.com/arewatimes.com.ng/wp-content/uploads/2022/05/image_editor_output_image1091238030-1652107483686203333517.jpg?resize=540%2C310&ssl=1)
Wani matashi dan Najeriya, Hafizh Husssaini, ya samu karbuwa a kafafen yada labarai ta hanyar fasahar shi ta lantarki yayin da ya kera wani karamin jirgin sama wanda zai iya tashi a matsayin maras matuki.
A wani hoton bidiyo da gidan talabijin na YAY TV ya wallafa, ya bayyana cewa matashin wanda dalibin jami’ar jihar Kano yana burin wata rana ya zama matukin jirgin sama.