Wasanni
2013: Abinda Yasa kocin Manchester City Roberto Mancini Ya Shaƙe Mario Balotelli
![](https://i0.wp.com/arewatimes.com.ng/wp-content/uploads/2022/01/fb_img_16414862785671674255251.jpg?resize=541%2C315&ssl=1)
A shekara ta 2013, kocin Manchester City Roberto Mancini ya shaƙe Mario Balotelli da rigar sa saboda ya yiwa abokin wasansa Gael Clichy ƙeta, bayan ya dawo daga jinya a lokacin atisaye.