Wasanni
1966: Ɗan Kwallon Da Ya Taɓa Zura Ƙwalleye 3 A Gasar Cin Kofin Duniya A Wasan Ƙarshe
![](https://i0.wp.com/arewatimes.com.ng/wp-content/uploads/2022/02/fb_img_1643850669890117403225.jpg?resize=552%2C470&ssl=1)
Dan wasan gaba na Ingila Sir Geoffrey Hurst mai ritaya shi ne dan wasa daya tilo da ya zura kwallo a raga a wasan karshe na gasar cin kofin duniya na maza.
Ya zura kwallaye uku a wasan da Ingila ta lallasa Jamus ta Yamma da ci 4-2 a filin wasa na Wembley a gasar cin kofin duniya a shekarar 1966.