Labarai
Neman Suna Ne Yasa Alhaji Sani Ahmad Zangina Ya Kai Ni Kotu – Rarara
![](https://i0.wp.com/arewatimes.com.ng/wp-content/uploads/2024/02/FB_IMG_1707294693411.jpg?resize=720%2C470&ssl=1)
Mawaki Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa shi jogo ne a jam’iyyar All Progressive Congress, APC, amma Alhaji Sani ya kunyata shi a idon manyan mutane da suke ganina da daraja.
Rarara ya kara da cewa, a yanzu haka kullum cikin zulumi muke ni da iyalai na, wannan yasa a yanzu nayi shiru da baki na ba a jina ina cewa komai.