Wasanni
Vincent Abubakar: Kyaftin Ɗin Kungiyar Kwallon Kafar Kamaru
![](https://i0.wp.com/arewatimes.com.ng/wp-content/uploads/2023/04/FB_IMG_1681248538641.jpg?resize=720%2C470&ssl=1)
Vincent Aboubakar, tsohon dan wasan Saudi AlNasr FC (wanda aka maye gurbinsa da Cristiano Ronaldo), kuma Kyaftin na Kamaru, ya taka rawar gani a sabuwar kungiyarsa ta Turkiyya Besiktas FC.
A wasanni 5 da suka gabata a gasar Super League ta Turkiyya, Aboubakar ya zura kwallaye 6 da ci 2.
#Afirka #Kwallon Kafa #CAF #Cameroon